tag:blogger.com,1999:blog-26395694949624805112024-02-08T02:00:27.698-08:00YUSUF HASSAN KACHAKOYusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.comBlogger12125tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-41723942235763649512015-06-05T01:53:00.002-07:002015-06-05T03:46:48.022-07:00ASSUNANUL FI’ILIYYA<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
Sunnonin da aka aikata su da gabbai
<br />
<br />
<b>1) ITTIKHA’ZUL SITRU FISSALATI (SANYA SUTRA ACIKIN YIN SALLAH) </b><br />
Sunna ne akkan massala’ta su sanya sutra a gabansa dan kare abin da ze gifta a gabansa dan cewarsa annabi (SAW) idan dayanku zai yi sallah ya sanya sutra ya kusance ta shaitani ba zai yanke mar sallah ba.
Rawi (Abu Dawud 681)<br />
<br />
<div style="text-align: center;">
<b>TANBIHI (TUNATARWA)</b></div>
<div style="text-align: justify;">
Wannan sutra da muka ambata ko wani bango ko abin dogara ko wata sanda da za a iya kafa koma me ma za a iya sitra da su. Ko misali karshen sirdi na abin hawa
Da kuma cewarsa annabi (SAW) idan dayanku ya sanya a gabansa sitra kamar misali karshen sirdi na abun hawa babu damuwa kan mai wucewa ta gabansa
Rawi (Muslim 499, Tirmizi 33)</div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: justify;">
<b>2) Raf’ul yadaini inda takbiratul ihram wa indarruku’i warraf’u minhu wa indal qiyami minattashahuddil auwal wa kazalika inda kulli raf’in wa qafdin</b> (daga hannaye guda biyu a yin kabara harama da lokaci yin ruku’u da dagowa daga ruku’u da tashi bayan gama tahiyar farko haka a dukkan dagowa da tafiya)
An samo hadisin daga Nafi’i yace Abdullahi dan Umar ya kasance idan zai shiga cikin sallah yana yin kabbara yana daga hannayensa idan zai yi ruku’u ma yana daga hannayensa, idan yace samiallahu liman hamidahu yana daga hannayensa sannan idan ya dago daga raka’a ta biyu yana daga hannayensa. Abdullahi dan Umar ya mika wannan Magana cewa daga wajen annabi ya’ga yanayin haka.
Rawi (Bukhari 739, Muslim 504) </div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: center;">
<b>TANBIHI (TUNATARWA)</b></div>
<div style="text-align: justify;">
Wadannan gurare guda hudu da muka ambata cikin wannan hadisin su ne inda karfafa daga hannaye sai dai sunnah ne wani lokaci (ahyanan) daga hannaye a ko wace dagowa ko tafiya saboda hadisin da aka samu daga Maliku ibnul Huwairis lallai shi ya ga annabi da idonsa yana daga hannayensa idan zai yi ruku’u kuma yana daga hannayensa idan zai dago daga ruku’u idan zai tafi sujjada haka idan zai dago daga sujjada, yana daga hannayensa kusa da kunnuwansa.
Rawi (Nasa’i vol. 2 hadiths 206)</div>
<br />
<div style="text-align: center;">
<b>MUHALLURRAF’I WA SIFFATIHI (WAJAJEN DAGA HANNU DA YADDA AKE YI)</b></div>
<div style="text-align: center;">
<br /></div>
a. Ya tabbata daga annabi (SAW) ya kasance yana daga hannayensa wani lokaci taren da yin kabbara.
b. Wani lokacin kuma bayan yin kabbara<br />
c. Wani lokacin kuma kafin yin kabbara<br />
<br />
<b>3) WAD’UL YUMNA ALAL YUSRA FAUKASSADRI (DAURAN HANNUN DAMA AKAN HANNUN HAGU AKAN KIRJI</b>)<br />
<br />
a) An samo hadisin daga Sahal bin Sa’ad ya ce mutane sun kasance ana ba’su umarni akan su daura hannayensu na dama akan zira’i hannun hagu acikin sallah.
Rawi (Bukhari 740, Malik Muatta 376).
<br />
<br />
b) An samo hadisin daga Wa’il bin Hujirin yace na yi sallah tare da annabi (SAW) sai ya daura hannunsa na dama akan na hagu akan kirjinsa acikin sallah.
Rawi (ibn khuzaima 479)
Albani ya inganta wannan hadisin a littafinsa irwa’ul ghalil 352<br />
<br />
<b>4) ANNAZRU MUHALLISSUJUD (KALLON GURIN SA GOSHI)</b>
Aisha uwar muminai ta ce yayin da Annabi (SAW) shiga ka’aba idonsa bai saba wa kallon gurin sujjadassa ba ma’ana idonsa yana kallon inda goshinsa yake tabawa
Rawi (Alhakim 479)<br />
<br />
<b>5) ISTIWA’UZZAHR FIRRUKU’U WA ADAMU RAF’URRASI AU KHAFDUHU WAL QABDU BIL KAFFI ALARRUKUBATAINI MA’ATAFRIJUL ASABI’I WAMUBAADATUL ADUDAINI ANIL JAMBAINI (DAIDAITA GADON BAYA ACIKIN RUKU’U KADA A DAGA KAI SAMA KAR A KWANTAR DA SHI CHAN KASA DA BUDA TAFIKAN HANNU A DANKI GUIWA DA SU DA NISANTAR DA MANNE HANNAYE GUDA BIYU ACIKIN JIKI)</b>.<br />
<br />
a. Saboda hadisin Abi Humaid acikin irin siffar sallah annabi (SAW) idan ya yi ruku’u yana daura hannayensa akan guiwowinsa sannan ya mike gadon bayansa har sai ya zama ya daidaita shi bai karkata ba.
Rawi (Bukhari 821, Abu Dawud 717).
b. Hadisin uwar muminai ta ce annabi (SAW) ya kasance in ya yi ruku’u baya daga kansa sama sai dai yana daidaitawa sakani.
Rawi (Muslim 498, Abu Dawud 768)</div>
Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-3609383971650375552015-06-05T01:48:00.002-07:002015-06-05T04:30:30.854-07:00SUNNONIN SALLAH<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sun kaso kashi biyu<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l6 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><b><span lang="EN-GB" style="font-size: 20.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">1.<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sunnonin da za a firta da baki
(kauliyya)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l6 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><b><span lang="EN-GB" style="font-size: 20.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">2.<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span></b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><b>Sunnonin da za a aikata da gabbai
(fi’íliyya)<o:p></o:p></b></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sunnonin da za a firta da
ba’ki sun kaso <b>kashi goma</b></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<ul>
<li><b style="text-align: left;"><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Karatun surah bayan fatiha</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sunnah ne karanta surah a rakaóin farko bayan fatiha da ijma’in mallamai
(taruwan mallamai) haka kuma sunnah ne karanta surah a raka’oin karshe (raka’ah
uku da ta hudu)<o:p></o:p></span><br />
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-indent: .5in;">
<div style="text-align: center;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">DALILI (HUJJA)<o:p></o:p></span></b></div>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Hadisin Abi qata’dah yace
manzan Allah (SAW) ya kasance yana karanta a raka’oin farko fatiha da surah
yana jiyar da mu ayah wani lokacin yana karantawa a raka’oin biyun karshe da
suratul fatiha. <o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 421, bukhari 759).<o:p></o:p></span></b><br />
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></b></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Amma karantun surah a
raka’a uku da ta hudu an samu ne a
hadisin Abi sa’idin lallai manzan Allah
(SAW) ya kasance yana karanta a raka’oin biyun farko na azahar ayoyi talatin
talatin sannan a biyun karshe da ayoyi goma sha biyar biyar.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-left: 42.5pt; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 452)</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Zikiri cikin ruku’u</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Allahumma laka raka’atu wa laka
aslamtu wa bika a’mantu qhasha’a laka sam’i wa basari wa mukki wa azmi wa asabi<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 771, tirmizi 4371, Abu dawud 760)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Subhanaka Allahumma rabbana wa bi
hamdika Allahumma agfirli<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (bukhari 247, muslim 484)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Subbuhun quddusun rabul mala’ikati wa
ruhh<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 487)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Subhana zil jabaruti wal malakuti wal
kibriya’u wal azma<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Abu
dawud 873)</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Azikru baádal kiyam minal ruku’i wa
ba’ada rabbana walakalhamdu (zikir bayan dagowa daga ruku’u da kuma bayan
rabbana walakalhamdu)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Allahumma rabbana walakalhamdu
mil’assamawati wa mil’al ardi wa mil’a ma bainahuma wa mil’a ma shita min
shay’in baada ahlusana’i wal majdi a haqqu ma kalal abdi wa kulluna laka abdi
Allahumma la ma ni’a lima a’adaita wa la mu’udi lima mana’ata wa la yanfa’u zal
jadd minkal jadd<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></b>
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 477, Abu dawud 747)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rabbana walakalhamdu hamdan kasiran
tayiban mubarakan fihi.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (bukhari 237, Abu dawud 770)</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Azzikru fissujud (zikiri cikin
sujjada)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Allahumma laka sajadtu wa bika
a’mantu wa laka aslamtu sajada wajhi
lilazi qalaqahu wa sawwarahu wa shaqqa wa basaruhu tabarakallahu ahsanul
qa’liqina.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></b>
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 771)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Subhanakallahumma rabbana wa bi
hamdika Allahumma agfirli<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sauran biyun cikin na ruku’u za a iya
yinsu a cikin sujjada (subbuhun quddusun ……………..)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">(subhana zil jabaruti …………………..)</span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Al’iksaru minad du’a fis sujjud
(yawanta yin addu’a a cikin sujjada)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Da cewar sa annabi (SAW) amma a cikin yin sujjada ku
yawaita yin addua tabas za a karba muku. Annabi (SAW) ya kasance yana fada a
cikin sujjadar sa ‘’<b>Allahumma agfirli
zanbi kullahu dikkahu wa jillahu wa awwalahu wa akhirahu wa alaniyyatahu wa
sirrahu’’<o:p></o:p></b></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi muslim 483</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Addua baina sajadataini</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Allahumma agfirli warhamni wajbirni
wahdini warzuqni<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Abu Dawud 850, Tirmizi 284)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rabigfirli Rabigfirli<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Abu Dawud 874)</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Assalatu ala nabiyyi ba’ada tashahudu
auwal wal akhir (yi wa annabi salatu bayan tahiyar farko da na karshe)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: center;">
<b><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">RA’AYOYIN MALLAMAI</span></b></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li style="text-align: justify;"><span style="line-height: 107%;">Imam shafi’i da imam Ahmad sun tafi
akan wajabci yi wa annabi sallati a tahiyar karshe. Da mutum zai bari bai yi
sallah sa bai inganta ba. Dan cewar sa annabi (SAW) acikin hadisin da hakim da
abu hatim suka rawaito acikin sahihansu (yaya za mu yi maka sallati acikin
sallah).</span></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li style="text-align: justify;"><span style="line-height: 107%;">Imam abu hanifa da malik sun tafi
akan cewa yi wa annabi sallati a tahiyar karshe sunnah ne. dan cewar sa annabi
(SAW) bayan ya koyar da yanda za a yi tahiya sai yace idan ku ka aikata haka
sallah ku ta cika. (wannan shine dalilin su cewar yin sallati acikin sallah
sunnah ne).</span></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 2.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify; text-indent: .5in;">
<div style="text-align: center;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">TUNATARWA<o:p></o:p></span></b></div>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Amma ra’ayin mallaman farko (Imam shafi’i da Imam Ahmad shine mafi rinjaye )<o:p></o:p></span></div>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Ga daya daga cikin salatin Annabi (SAW)<o:p></o:p></span></div>
</div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Allahumma salli ala Muhammad wa ala ali Muhammad wa
barik ala Muhammad wa ala ali Muhammad kama barakta ala Ibrahim wa ala ali
Ibrahim innaka hamidun majid</span></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Addua ba’adu tashahud auwal wa tsani
(yin addua bayan tahiyar farko da ta karshe)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Amma yin addua a tahiyar farko dan cewar annabi (SAW) idan kunyi zama
acikin kowane raka’a biyu ku ce (attahiya’atu lillah ………………………) sannan dayanku
ya yi zabi da addua da yake so, amma bayan tahiya ta biyu dan cewar sa annabi
(SAW) idan dayanku ya gama tahiya karshe ya nemi tsari daga wajen Allah akan abubuwa
guda hudu;<o:p></o:p></span></div>
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Min azabi jahannam (neman tsari daga
azaban wuta)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Min azabi kabari (neman tsari dage
azaban kabari)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Wa min fitnatil mahya wal mamat
(neman tsari daga fitina rayuwa da mutuwa)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Wa min sharri masihi dajjal (neman
tsari daga sharin dajjal)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .75in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (bukhari
192, muslim 588)</span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Attaslimatu tsaniya (yin sallama ta
biyu)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Hakika annabi (SAW) ya kasance yana sallama biyu. An samo hadisin daga
A’mir bin Sa’ad daga babansa y ace ni na ga annabi (SAW) yana sallama a gefen
dama da gefen hagu har ina ganin hasken kumatun sa. (muslim 582).<o:p></o:p></span></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Ita kuma sallama ta farko wajibi ce ta biyu kuma sunnah ce. Ya tabbata
annabi (SAW) yana yin sallama kwaya daya. Aisha uwar muminai ta ce lallai annabi
(SAW) ya kasance yana sallama daya acikin sallah ta gabar fuskar sa sannan sai
ya karkata zuwa gefen dama kadan.<o:p></o:p></span></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Tirmizi 290)<o:p></o:p></span></b></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: center;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"> </span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">TUNATARWA<o:p></o:p></span></b></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Amma mallamai sun ce yana yin sallama dayanne a sallah nafila a gida
wannan shi ya kawo uwar muminai ta gani har ta fada. Amma maganar yin sallama
biyu shine mafi ingancin zance wanda sahabai sama da goma sha biyar suka kawo
riwayar. Ga sunnan su kamar haka;<o:p></o:p></span></div>
<div style="text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span></div>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">1)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abdullahi
bin mas’ud<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">2)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sa’ad
bin Abi waqqas<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">3)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Sahal
bin Sa’ad assa’idi<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">4)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Wa’il
bi hujirin<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">5)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abu
musa alshari<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">6)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Khuzaifatul
yamani<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">7)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Ammaru
bin yasir<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">8)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abdullahi
bin Umar<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">9)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Jabir
bin samura<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">10)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Barra’u bin azib<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">11)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abu maliki ashari<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">12)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Dalk bin aliyu<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">13)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Aus bin Aus<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">14)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abu ramsa<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Calibri; mso-bidi-theme-font: minor-latin;">15)<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;"> </span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Adiyu bin umaira<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;"><br /></span>
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Ku duba littafin zadul ma’ad fi hadiyi khairul ibad na
ibn qayim aljauziya mujjaladi na daya shafi na shasa’in da tara zuwa dari.</span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<ul style="text-align: left;">
<li><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Azzikr wa du’a ba’ada
sallah (zikiri da addua bayan sallah)</span></b></li>
</ul>
</div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Yin zikiri a bayan sallah ya tabbata cikin hadisai da dama daga cikinsu:<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo7; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Duk wanda yayi subhanallah 33
alhamdulillah 33 allahu akbar 33 a karshen sallah ya cika ya cike na dari da
cewa la’ilaha ilallah wahdahu la sharika lahu lahul mulku wa lahul hamdu wa
huwa ala kulli shay’in kadir. Annabi (SAW) yace za a kankare zunuban sa ko sun
kai yawan kumfar teku<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (muslim 597)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo7; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Annabi (SAW) ya kasance idan ya idar
da sallah yana cewa <b>astagfirullah sau 3
allahumma anta sallam wa minka sallam tabarakta ya zal jalali wal ikram<o:p></o:p></b></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo7; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">An samo daga ukbar bin a’mir annabi
(SAW) ya umarce ni ina karanta falaki da
nasi karshen ko wace sallah<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Abu dawud 1523)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo7; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-family: 'Times New Roman'; font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Wanda duk ya karanta ayatul kursiyyu
a karshen ko wace sallah ta wajibi ba abinda zai hana shi shiga aljannah sai
mutuwa<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 1.0in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Ibn sinni)<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Amma addua bayan sallah suna da yawa amma ga daya daga
cikin su; (allahumma a’ini zikirika wa shukrika wa husni ibadatik)<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: .5in; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Rawi (Abu dawud 1508)</span></b><br />
<b style="text-align: center;"><i><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; line-height: 107%;"><br /></span></i></b>
<br />
<div style="text-align: left;">
<span style="font-family: inherit;"><b style="text-align: center;"><i><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">MARKAZ
NA SALAFIYYA NGURU YOBE STATE </span></i></b><b style="text-align: center;"><i><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 22.0pt; line-height: 107%; mso-ansi-language: EN-GB; mso-bidi-font-family: Arial; mso-bidi-language: AR-SA; mso-bidi-theme-font: minor-bidi; mso-fareast-font-family: Calibri; mso-fareast-language: EN-US; mso-fareast-theme-font: minor-latin;">MALLAM IDRIS IBRAHIM ASSALAFI NGURU (SHUGABAN
MARKAZ)</span></i></b></span></div>
</div>
</div>
Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-85323302639792127482015-06-05T01:15:00.004-07:002015-06-05T04:22:40.719-07:00DUA’UL ISTIFTAH ADDUAR BUDE SALLAH<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: -7.1pt; margin-right: -66.1pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><u><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">DUA’UL ISTIFTAH (</span></u></b><b style="text-align: left; text-indent: 43.1pt;"><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">ADDUAR BUDE SALLAH)</span></b></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: -7.1pt; margin-right: -66.1pt; margin-top: 0in;">
<b><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">SIGOGIN
<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoListParagraph" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: -66.1pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo1; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><b><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 12.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: "AR ESSENCE"; mso-fareast-font-family: "AR ESSENCE";">1)<span style="font-stretch: normal; font-weight: normal; line-height: normal;">
</span></span></b><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">HADISIN ABU HURAIRAH<o:p></o:p></span></b></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 5.65pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Allahumma baïd baini wa baina khadayaya kama ba adta
bainal mashriki wal magrib, allahumma naqhini min khadayaya kama yunaqha saubul
abyadu minaddanasi, allahumma igsilni min khadayaya bilmai wassalji wal baradi.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 5.65pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; text-align: justify;">
<b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Masu riwayar hadisin<o:p></o:p></span></i></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 41.65pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Bukhari 784<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 41.65pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l4 level1 lfo2; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Muslim 598<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 41.65pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><b><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 12.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: "AR ESSENCE"; mso-fareast-font-family: "AR ESSENCE";">2)<span style="font-stretch: normal; font-weight: normal; line-height: normal;"> </span></span></b><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">HADISIN
ABDULLAHI IBN UMAR<o:p></o:p></span></b></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Allahu akbar kabiran,
walhamdulilahi kasiran, wa subhanallahi bukratan wa asila.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Masu riwayar hadisin<o:p></o:p></span></i></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Muslim 601<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l5 level1 lfo3; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Tirmizi 3592<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><b><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 12.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: "AR ESSENCE"; mso-fareast-font-family: "AR ESSENCE";">3)<span style="font-stretch: normal; font-weight: normal; line-height: normal;"> </span></span></b><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">HADISIN
AISHA UWAR MUMINAI (R.A.H) DA ABU SAIDUL KHUDRI (R.A.)<o:p></o:p></span></b></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Subhanaka Allahumma wa bi
hamdika wa tabarka ismuka wa ta’ala
jadduka wa la ilaha ghairuka.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Masu riwayar hadisin<o:p></o:p></span></i></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abu Dawud 776<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Tirmizi 243<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l2 level1 lfo4; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Ibnu ma’ja 706<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><b><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 12.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: "AR ESSENCE"; mso-fareast-font-family: "AR ESSENCE";">4)<span style="font-stretch: normal; font-weight: normal; line-height: normal;"> </span></span></b><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">HADISIN
ALIYU (R.A)<o:p></o:p></span></b></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Wajjahtu wajhi lilladhi
fadarassamawati wal ardi hanifan wama ana minal mushrikina, inna salati wa
nusuki wa mahyaya wa mamati lillahi rabbil aalamina la sharika lahu wabi zalika
umirtu wa ana auwalul muslimina, Allahumma antal maliku la ilaha illa anta,
anta rabbi waána abduka zalamtu nafsi, wa aátaraftu bizanbi fagfili zunubi ja
mian innahu la yagfiruzzunuba illa anta wahdini li ahsamil akhlaaki layahdi li
ahsamiha illa anta, wasrif anni sayyi iha, la yasrif anni sayyi iha illa anta.
Labbaika wa saadaika wal khairu kulluhu biyadaika, washsharru laisa ilaika ana
bika wa ilaika tabaarakta wataálaita astagfiruka wa atuubu ilaika.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Masu riwayar hadisin<o:p></o:p></span></i></b></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 64.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Muslim 771<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpMiddle" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 64.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Abu Dawud 760<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 64.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l1 level1 lfo5; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Tirmizi 342<o:p></o:p></span></span></div>
<div align="center" class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: center;">
<b><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">TUNATARWA<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Wannan adduar ta bude
sallah, Annabi S.A.W. yafi yinta a sallar dare ta nafila.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><br /></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpFirst" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; mso-list: l0 level1 lfo1; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><b><span lang="EN-GB" style="font-family: "AR ESSENCE"; font-size: 12.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: "AR ESSENCE"; mso-fareast-font-family: "AR ESSENCE";">5)<span style="font-stretch: normal; font-weight: normal; line-height: normal;"> </span></span></b><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><b><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">HADISIN
AISHA UWAR MUMINAI<o:p></o:p></span></b></span></div>
<div class="MsoListParagraphCxSpLast" style="margin-bottom: 8.0pt; margin-left: 28.9pt; margin-right: 42.5pt; margin-top: 0in; mso-add-space: auto; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Allahumma rabba jibrilu wa
mikaílu wa israfilu, fadirassamawati wal ardi, aalimil ghaibi wash shahada anta
tahkumu baina ibaadika fima kanu fihi yakhtalifuna, ihdini limah uktulifa fihi
minal hakka bi iznika innaka tahdi man tasha ila siratimmustaqeem.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Mai riwayar hadisin<o:p></o:p></span></i></b></div>
<div class="MsoListParagraph" style="margin-right: 42.5pt; mso-add-space: auto; mso-list: l3 level1 lfo6; text-align: justify; text-indent: -.25in;">
<!--[if !supportLists]--><span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="font-family: Symbol; font-size: 14.0pt; line-height: 107%; mso-bidi-font-family: Symbol; mso-fareast-font-family: Symbol;">·<span style="font-stretch: normal; line-height: normal;">
</span></span><!--[endif]--><span dir="LTR"></span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Muslim 770</span></span></div>
<div align="center" class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: center;">
<b><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">TUNATARWA<o:p></o:p></span></b></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span style="font-family: inherit;"><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">Man</span><span lang="EN-GB" style="line-height: 107%;">yan magabata kamar Sauri,
Ahmad da ishaq sunyi amfani da hadisin ibn Umar, Aisha, Abi Saidul Kudri, Imam
Shafai da hadisin Aliyyu (R.A).<o:p></o:p></span></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Amma imam Malik
rahimahullah bai kawo shar’ancin yin dua’ul istiftah, istiaazatu, basmala a
farkon sallah ba.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Ma’ana: bai daukeshi yanda
sauran magabata suka fahimta ba.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Allahu aalam. Amma abunda
yazo cikin nassi dashi ake amfani. Shar’ancin yin shine abunda ya tabbata.<o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Ka/ki duba littafin
al’ausad <b><i>V3 Page 86,</i></b> al’mudawwana<b><i> V1 Page 63</i></b><o:p></o:p></span></div>
<div class="MsoNormal" style="margin-right: 42.5pt; text-align: justify;">
<span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">Abunso ne ashar’ance ana
yin kowace seega ta wannan addua (suna nan da yawa, wannan kadan ne muka kawo).</span><b><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;"><br /></span></i></b><br />
<span style="font-weight: bold;"><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;">MARKAZ
NA SALAFIYYA NGURU YOBE STATE </span></span><b style="text-align: left;"><i><span lang="EN-GB" style="font-family: inherit; line-height: 107%;"><span style="font-family: inherit;">MALLAM IDRIS IBRAHIM ASSALAFI NGURU (SHUGABAN MARKAZ</span>)</span></i></b></div>
</div>
Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-55396790416569894102011-08-18T21:54:00.001-07:002011-08-18T21:54:24.286-07:00JADAWALIN ALFIJIR DANA SHAN RUWA RAMADAN 2011Jadawalin Alfijir dana Shan Ruwa <br />
(Ramadan 2011) <br />
Wannan lokutan ya shafi jihar Kano <br />
ne da wasu garuruwanta kamar Kachako sai wasu bangarori na Jihohin <br />
Jigawa, Katsina da Kaduna kawai, <br />
za'a iya samu kari ko ragi a wasu <br />
jihohin dake nesa da Kano, kamar <br />
Nasarawa +5 Lagos +20 Kebbi +18 <br />
Zamfara +17 Yobe -14 Bauchi -4 <br />
Taraba -10 Jos -4 Maiduguri -19 da <br />
sauransu. <br />
Ga lokutan kamar haka:- <br />
Alfijir === Shan Ruwa <br />
1. 4:58am = 6:52pm <br />
2. 4:58am = 6:51pm <br />
3. 4:58am = 6:51pm <br />
4. 4:58am = 6:51pm <br />
5. 4:59am = 6:50pm <br />
6. 4:59am = 6:50pm <br />
7. 4:59am = 6:50pm <br />
8. 5:00am = 6:49pm <br />
9. 5:00am = 6:49pm <br />
10. 5:00am = 6:48pm <br />
11. 5:00am = 6:48pm <br />
12. 5:01am = 6:47pm <br />
13. 5:01am = 6:47pm <br />
14. 5:01am = 6:47pm <br />
15. 5:01am = 6:46pm <br />
16. 5:02am = 6:46pm <br />
17. 5:02am = 6:45pm <br />
18. 5:02am = 6:45pm <br />
19. 5:02am = 6:44pm <br />
20. 5:02am = 6:43pm <br />
21. 5:03am = 6:43pm <br />
22. 5:03am = 6:42pm <br />
23. 5:03am = 6:42pm <br />
24. 5:03am = 6:41pm <br />
25. 5:03am = 6:41pm <br />
26. 5:03am = 6:40pm <br />
27. 5:04am = 6:39pm <br />
28. 5:04am = 6:39pm <br />
29. 5:04am = 6:38pm <br />
Allah ya karbi Ibadunmu, kuma <br />
karmu manta da yiwa juna addu'a <br />
ta gari, gami da kasarmu Nigeria <br />
baki daya.Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-68388052024330268782011-07-29T01:00:00.000-07:002011-07-29T01:00:23.565-07:00TABA KIDI TABA KARATUTABA KIDI TABA KARATUWata budurwa ce a kullum idan aka zo<br />
aurar da wata ’yar uwarta budurwa, sai ta ji ana ce mata ta yi hakuri, da sauran irin fadan nan na jan kunne da ake wa amare. Ashe abin yana damun wannan budurwa. Rannan sai ta fce: "Ni fa idan aurena ya zo, kada wanda ya ba ni hakuri, domin ba ma zan yi hakurin ba. Idan na tashi zaben miji, dan karamin mutum zan aura, mara karfi. Duk lokacin da ya yi mini ba daidai ba in casa shi kawai!"<br />
<br />
<br />
Qaqa za mu haxu? <br />
Wani Buzu ne rannan ba shi da ko<br />
kwabo a aljihu, kuma ga shi yana<br />
matuqar jin yunwa, sai ya ga wata yarinya mai sayar da shinkafa, ya kira ta, ya ce ta zuba masa ta Naira hamsin. Bayan ta zuba masa ya cinye, ta tambayi kuxinta sai ya ce mata ta je talla, idan ta dawo sai ya ba ta. Ita kuwa yarinya ta ce ba ta nan za ta dawo ba. Shi kuwa ya ce mata lallai sai dai ta dawo domin a lokacin bai da ko kwabo. Jin haka sai yarinyar nan ta ce: "Idan har ba za ka ba ni kuxina ba, zan bar ka da Allah, mun haxu a lahira." Jin haka sai Buzun nan ya ce: "Ke wagga yarinya, ki daina wanga batu, ke da kika mutuwa a Najeriya, ni da naka mutuwa a Nijar, shin ta qaqa za mu haxu a lahira?<br />
<br />
<br />
Tusar Bature <br />
Wani Banufe ne yana tuka wani Bature, kullum sai Banufen nan yana cikin tuki sai Baturen nan ya karkace ya saki tusa, da sun hada ido sai ya ce wa Banufe “Sorry, sorry (yi hakuri).” Da ma tusar ba wari gare ta ba, tun da shayi ne da ganye abincinsa. Da Banufe ya ji haushi sai ya dauki alkawarin sai ya rama cin mutuncin da ubangidansa Bature yake yi masa. Rannan ana ba shi albashin tukin da yake yi sai ya tafi kasuwa ya sawo albasa mai yawa, ya ce wa matarsa ta yi masa shaye-shaye da romo, wato dafaffar albasa da miyar kuli-kuli. Bayan ya ci ya koshi, don ko abincin dare bai ci ba sai albasa. Kafin gari ya waye, cikin Banufe ya tsumama, yana fara tuka motar ke nan; tun kafin Bature ya fara yin tusa, sai Banufe ya karkace ya saki tusa. Ya waiga ya ce wa Bature “Sorry sir (yi hakuri yallabai).” Bature ya gyada kai, ya dan sauke gilasan motar yadda iska za ta shigo. Ba a dade ba, Banufe ya sake sakin wata tusar, Bature ya ji warin ya yi yawa, ya bude gilasan motar dukkansu. Ya dauko turare ya fesa, amma dai warin yana nan. Banufe ya waigo ya ce “Sorry sir (yi hakuri yallabai).” Bature ya yi banza da shi. Shi kuwa bai bari warin waccan tusar ya gama fita ba, ya sake sakin wata da karfi. Ya waigo zai ba ubangidansa hakuri ke nan sai Baturen ya ce, “Ah! You want kill me? (Kana son kashe ni ne)?” Banufe ya fashe da dariyar mugunta ya ce “Oga, I will not kill you but... (Oga, ba zan kashe ka ba, amma…)” Tun kafin ya gama yi masa bayani, Baturen ya daka masa tsawa, ya ce “Wait, wait.” Banufe bai gama tsayawa ba, Bature ya sauka daga motar. Bai koma cikin motar ba sai da warin tusar ya gama fita sannan ya shiga suka tafi. Tun daga ranar Bature ya daina yi wa Banufe tusa a cikin motaYusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-81190506851605030922011-06-25T02:03:00.000-07:002011-06-25T02:05:20.068-07:00JUMA'AT KAREEMHaqiqa;<br />Mafi Girman Haske-Ilimi.<br />Mafi Girman Duhu-Jahilci<br />Mafi Girman Kyauta-Afuwa<br />Mafi Kyawon Zance-Gaskiya<br />Mafi Munin Zance-Karya<br />Mafi Kusantowar Al'amari- Tashin Qiyama<br />Mafi Girman Arziki- Wadatar Zuci<br />Mafi Kyawun Hali-Kunya<br />Mafi Munin Hali-Kisan Kai<br />Mafi Kusanta ga Allah- Ibada<br />Mafi Kusanta ga Shaidan- Hassada<br />Mafi Kusanta ga Aljanna- Aikin Alkhairi<br />Mafi Kusanta ga Wuta- Aikata Sharri. Allah yasa mufi karfin Zukatammu.Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-83363659486934177392011-06-25T01:09:00.000-07:002011-06-25T01:12:22.771-07:00MAKIRCIN SHAIDAN GA DANADAM (2)Da sunan Allah, Mai rahama, Mai<br />jinkai. Dukkan yabo da godiya na<br />Allah ne, Ubangijin halittu. Tsira da<br />amincin Allah su tabbata ga<br />mafificin halittu, Muhammadu dan<br />Abdullahi, sallallahu alaihi wasallam, tare da alayensa da<br />sahabbansa da duk wanda ya bi<br />tafarkinsu har zuwa ranar karshe.<br />Bayan haka, yau ga ci gaban<br />tattaunawar Manzon Allah,<br />sallallaahu alaihi wasallam da shaidan. Mun kwana daidai inda<br />Ma’aiki, sallallaahu alaihi wasallam, ya yi godiya ga Allah da Ya azurta<br />al’ummarsa kuma ya tsiyata shaidan. Daga nan:<br />Sai Iblis ya ce, “ba mai yiyuwa ba ne. Ina ka ga tsirar al’ummarka alhali ni ina raye zuwa lokaci abin<br />sani? Yaya za ka dinga farin ciki a<br />kan al’ummarka, alhali ni ina mai shiga cikin jikinsu da magudanar<br />jininsu da tsoka, kuma alhali su ba<br />sa ganina. Kai, wallahi na rantse da<br />Wanda Ya halicce ni kuma Ya<br />jinkirta min zuwa ranar tashi, sai na<br />hallakar da su gabaki dayan su. Jahilansu da malamansu. Wadanda<br />suka iya karatu da wadanda ba su<br />iya karatu ba. Da kuma masu bautar<br />Ubangiji, sai dai bayin Ubangiji<br />tsarkakakku. ” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to su wane ne tsarkakakku a wajen ka ?” Sai shaidan ya ce, “ya Muhammadu, yanzu ba ka san cewa duk wanda<br />yake kaunar duniya da dukiya ba ya<br />cikin tsarkakakkun bayin Allah<br />Madaukaki ba? Amma idan ka ga<br />mutum ba ya kaunar duniya, ba ya<br />kaunar dukiya kuma ba ya kaunar yabo balle a yabe shi, to hakika na<br />san wannan yana daga cikin bayin<br />Allah tsarkakakku. To wannan sai na<br />rabu da shi domin ya fi karfina.<br />Hakika idan bawa ya dawwama a<br />kan son dukiya da son a yabe shi kuma zuciyarsa ta ta’allaka sha’awe-sha’awen duniya, to hakika shi wannan ya tattare dukkan abin<br />da na siffanta maku.<br />“ Yanzu ya Muhammadu, ba ka san son dukiya na daga cikin manya-<br />manyan zunubai ba? Yanzu ya<br />Muhammadu, ba ka san cewa son<br />shugabanci yana daga cikin manya-<br />manyan zunubai ba? Ya<br />Muhammadu, ba ka san cewa ni ina da ’ya’ya dubu saba’in ba? Kuma kowane daya daga cikinsu yana da<br />rundunar shaidanu guda dubu<br />saba’in a karkashinsa? Akwai daga cikinsu wanda na<br />wakilta shi a kan tsofaffi, amma<br />matasa kuwa babu wani sabani<br />tsakanina da su. Amma kananan<br />yara kuwa sai shaidanu su dinga<br />wasa da su kamar yadda suka ga dama. Akwai daga cikinsu wanda<br />hakika na wakilta shi ga masu<br />bautar Ubangiji. Akwai daga cikinsu<br />wanda na wakilta shi ga masu<br />gudun duniya, suna kaiwa suna<br />komowa a tsakaninsu, kuma suna fitar da su daga wannan hali zuwa<br />wancan hali, daga wannan kofar<br />zuwa waccan kofar, har sai sun fitar<br />da su daga hanyoyi zuwa wadansu<br />hanyoyi. Ni kuma sai na bata musu<br />tsarkin aikinsu, alhali suna masu bautar Allah Madaukaki ba tare da<br />tsarkakewar aiki ba, alhali kuma su<br />ba su sani ba.<br />“ Yanzu ya Muhammadu, ba ka da labarin Barsisi mai ibada cikin<br />addinin Nasara, wanda ya shafe<br />shekara saba’in [70] yana tsarkake aikinsa saboda Ubangiji Madaukaki,<br />har sai da ta kai Allah Ya warkar da<br />marasa lafiya da addu’arsa, amma ban bar shi ya kai ba. Sai da na sa<br />shi ya yi zina kuma ya yi kisan kai,<br />kuma ya zama kafiri. Ai shi ne<br />wanda Ubangiji Ya ambace shi a<br />cikin Littafinsa Mabuwayi da fadinSa<br />cewa: ‘Cewar misalin shaidan ne a yayin da ya ce da dan Adam<br />kafirce’. A lokacin da ya kafirce, sai shaidan ya ce da shi. ‘To ni babu ni, babu kai, domin ni ina tsoron Allah,<br />Ubangijin halittu”. “Yanzu ya Muhammadu, ba ka san cewa dukkan karya daga gare ni<br />take ba? Kuma ni ne wanda ya fara<br />yin karya? Kuma ni ba ni da aboki<br />sai makaryaci, wanda ya yi<br />rantsuwar karya, to shi ne<br />masoyina. “ Ya Muhammadu, yanzu ba ka san ni ne wanda ya rantse wa Hauwa’u da Adamu da Allah a kan cewa ni<br />mai nasiha ne a gare su ba ? Kuma<br />rantsuwar karya ita ce take faranta<br />min zuciya. Giba da annamimanci<br />kuwa su ne kayan marmarina da<br />farin cikina. Shaidar karya kuwa ita ce sanyin idanuwana, kuma ita ce<br />abar yardata. Wanda ya yi<br />rantsuwar shirka kuwa to ya<br />kusanta, ya zama babban mai<br />zunubi ko da rantsuwar shirkar nan<br />sau daya ne kawai, kuma ko da gaskiya ya fada, domin kuwa<br />wanda ya saba wa harshensa da<br />rantsuwar shirka, to hakika an<br />haramta masa matarsa. Sannan<br />kuma ba za su gushe ba suna<br />mazinata, kuma suna hayyafa har zuwa ranar Alkiyama, sai sun<br />kasance ’ya’yan zina gabaki dayansu. Sai a shigar da su wuta<br />saboda kalma kwaya daya tak.<br />“ Ya Muhammadu, hakika daga cikin al’ummarka akwai wanda yake jinkirta sallah daga lokacinta zuwa<br />wani lokacin. A duk yayin da yake<br />so ya mike zuwa sallah sai na tsare<br />shi ina yi masa waswasi, kuma sai<br />na ce da shi ‘akwai sauran lokaci, ba ka karasa abin da yake gabanka ba ’, har dai ya jinkirta sallah ya yi ta ba<br />a kan lokacinta ba. Sai a nannade<br />masa sallarsa a maka masa ita a<br />fuskarsa. Idan na ga zai rinjaye ni,<br />ya yi ta a kan lokacinta, sai na aiko<br />masa da wani daga cikin shaidanun mutane, sai ya shagaltar da shi har<br />lokacinta ya wuce. Idan kuma ya<br />rijaye ni a kan wannan, sai na kyale<br />shi har sai ya fara yin sallar, sai na<br />dinga cewa da shi ‘dubi hagu, dubi dama’, to idan na ga haka, sai raina ya yi mini dadi, sai na shafi fuskarsa<br />kuma na tsotsi tsakanin idanunsa<br />sai na dinga cewa yanzu ka aikata<br />abin da har abada sallarka ba za ta<br />gyaru ba’. “Kuma ka sani, ya Muhammadu, wanda ya yi waiwaye a cikin<br />sallarsa, to Ubangiji zai sa a mako<br />masa sallarsa a fuska. Idan kuwa ya<br />rinjaye ni a cikin sallarsa ya zo ya yi<br />ta shi kadai, to sai na sa shi ya yi ta<br />a cikin gaggawa sai ya dinga dungura ta kamar yadda zakara<br />yake tsattsagar dawa, nan da nan<br />kamar koton kurciya. Idan kuwa ya<br />rinjaye ni har na ga zai yi sallah a<br />cikin jama’a, to ba kyale shi zan yi ba. Sai na daura masa linzami. Ina<br />mai daga kansa kafin liman ya<br />daga. Kuma ina mai sunkuyar da<br />kansa kafin liman ya sunkuya. Kai<br />kuma ka sani, ya Muhammadu, duk<br />wanda ya aikata haka to ba shi da sallah. Idan kuma ya rinjaye ni a<br />nan, to sai na umarce shi ya dinga<br />tantankwasa hannunsa alhali yana<br />cikin sallar. Wanda ya aikata haka<br />kuwa, ni yake yi wa tasbihi a cikin<br />sallarsa. Idan kuwa ya rinjaye ni a nan, to sai na yi masa busa a cikin<br />hancinsa, wacce take za ta sa shi ya<br />yi hamma a cikin sallarsa, idan bai<br />toshe bakinsa a yayin da yake<br />hammar ba, to sai in shiga cikin<br />bakinsa. To wannan sai ya kara masa son duniya da kaunarta. Sai<br />ya kasance ba ya sauraren kowa sai<br />ni, kuma ba ya biyayya ga kowa sai<br />ni.<br />“ Ya Muhammadu, ina aikin al’ummar taka yake? Ga ni ina umarnin talakawa, ina ce musu<br />sallah ba ta talakawa ba ce, ta<br />wadanda Allah Ya yi wa ni’ima ce. Kuma ina cewa da marar lafiya,<br />sallah ba wajibi ba ce a kan marasa<br />lafiya, sallah ta wadanda Allah Ya yi<br />wa ni’ima da lafiya ce. Ba ku ji Ubangiji Madaukaki yana cewa:<br />“Babu laifi ga marar lafiya” , idan kuwa sallah ta kubuce ma marar<br />lafiya har ya mutu, to hakika ya<br />mutu kafiri, idan kuwa ya mutu<br />yana tarikus-salat a yayin rashin<br />lafiyarsa to hakika zai sadu da<br />Ubangiji Yana mai fushi da shi. “ Ya Muhammadu, idan abubuwan da nake gaya maka karya ne, to roki<br />Ubangiji Ya maida ni toka. Ya<br />Muhammadu, yaya za ka yi farin ciki<br />a kan al’ummarka, alhali na kasance ina fitar da sudusin al’ummarka daga Musulunci?” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “ya kai la’antaccen Allah, wane ne abokin zaman ka?” Sai shaidan ya ce: “maciyin riba shi ne abokin zamana.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to wane ne abokinka?” Sai shaidan ya ce “barawo shi ne abokina.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to wane ne masoyinka?” Sai shaidan ya ce, “Tarikus-Salat (wato mai barin sallah) shi ne<br />masoyina.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “ya la’antaccen Allah, to mene ne yake karya doron bayanka?” Sai shaidan ya ce, “kururuwar doki a wajen daukaka kalmar Allah. ” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to mene ne yake narkar da jininka ?” Sai shaidan ya ce, “tuban mai tuba, shi ne yake narkar da ni.”Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-80542222875449083982011-06-22T11:20:00.000-07:002011-06-22T11:22:07.461-07:00Ma’ana da illolin zina da luwadi damadigo da kuma hukuncinsuYa tabbata a cikin hadisi an tambayi Annabi (S.A.W) a kan wane zunubi ne ya fi girma, sai Manzon Allah (S.A.W) ya ce, “Shirka da Allah alhali Shi ne Ya halicce ka.” Sai aka ce ‘sai wane?’ Sai ya ce, “Sannan kashe danka don kada ya ci tare da kai.” Sai aka ce “sannan sai wane?” Sai ya ce, “Ka yi zina da matar makwabcinka.” (Bukhari).<br />Allah Madaukakin sarki Ya sanya hukuncin wanda duk ya yi zina kuma ya taba aure, a jefe shi, namiji ko mace; idan kuwa bai taba aure ba, sai a yi masa bulala dari, sannan a bakuntar da shi a wani gari daban tsawon shekara guda.<br />Duk wanda ya kalli hukuncin zina, zai ga Allah Ya kebance shi da wasu abubuwa masu yawa, saboda munin zina. Ga kadan daga cikin abubuwan da hukuncin ya kunsa:<br />•Kausasawa wajen ukubar mazinaci, ta hanyar jefewa. Ko kuma bulala da bakuntarwa shekara guda.<br />•Hana jin tausayin mazinaci ko mazinaciya yayin da ake musu ukuba. Allah Ya ce :<br />“Mazinaciya da mazinaci ku yi wa kowane daya daga cikinsu bulala dari. Kada ku ji tausayinsu a cikin addinin Allah, in dai kun yi imani da Allah da ranar karshe” . (Annur : 2).<br />•Yi musu ukuba a gaban mutane, ba a yarda a yi musu a boye ba, Allah Ya ce :<br />“Wasu bangare na muminai su halarci wajen yi musu ukuba (haddi)”. (Annur :2).<br />Duk wadannan abubuwa suna nuna mana munin zina da rashin kyanta a Musulunci. Imamul Bukhari ya kawo, a cikin ingantaccen littafinsa, daga Maimun Al-audiy ya ce, “A lokacin jahiliyya na taba ganin wani biri da ya yi zina da wata biranya, sai sauran biran suka taru suka jefe su”.<br />Mafi munin zina ita ce wadda mutum zai yi da mahaifiyarsa, sai da muharramarsa, sai wadda zai yi da matar makwabcinsa. Allah Ya kare mu.<br />Illolin Zina: Babu ko shakka duk mai hankali ya san cewa zina tana tattare da illoli masu yawa, wadanda suke shafar mazinacin ko mazinaciyar, ko su shafi al’umma gaba daya. Ga wasu daga cikin illolinta :<br />1. Zubar da mutunci da jawo wa kai kaskanci: Duk matar da ta yi zina to ta jawo wa kanta da danginta da mijinta kaskanci, ta kuma zubar musu da mutunci a idon duniya. Idan har ta sami ciki ta haihu, sannan ta kashe dan, to ta hada laifi biyu, laifin zina da laifin kisan kai. In kuma ta bar shi, to kuma ta shigar wa mijinta ko danginta, wanda ba ya cikinsu. Idan kuwa mai zinar namiji ne to ya lalata mace, ya jawo mata lalacewa da tabewa, wanda hakan lalata duniya ne<br />gaba daya.<br />2. Zina ta hada dukkan sharri gaba daya: Saboda a cikin zina akwai rashin tsoron Allah; rashin kunya; rashin tsantseni; rashin cika alkawari; karya da butulci da sauransu. Duk kuwa wadannan munanan halaye a Musulunci. Ta’aliki: Mukalar kalmomin “Taala” da “Amin” a sallama Daga Alhaji Ahmad Muhammadil’Amin (Bawalle)<br />Dukkan godiya da yabo suna kara tabbatuwa ga aninihin Mai su, Ubangiji, kuma makagin kowa da komai ALLAH – Tabaraka wata’ala. Mahallicin mutum Ya sanar da shi (mutun) abin da bai sani ba. Dadin tsiran amincin Allah su ci gaba da karuwa ga mafificin halitta, shugaban dukkan Annabawa da Manzanni tare da zuri’arsa tsarkaka bai daya.<br />A ranar Juma’a 18 ga Muharram 1432, ina ofishina a Ma’ahd, wani dalibi ya zo min da jaridar Aminiya, ya ce “ga jaridar nan, lallai tunda marubucin ya nemi a shiryar da shi, baccin an karanta makalarsa, to ka yi rubutu a kai, kuma wannan maudu’in ya zama shi za ka yi mana ta’liki a ranar Laraba a ma’ahd domin tahdib.” Sai na ce tun da a kan shak’wa ce ilmiyyah, zan rubuta – in Allah (TWT) Ya so - domin na ga shi marubucin na magana ne a kan hujja kuma ai kowa ya san cewa HUJJA MAKAMIN AHLIL – ZIKR ne.<br />Mai karatu karimi, ina farawa da jawo hankalin duk wanda zai yi jawabi da sunan Musulunci, to, ya yi taka-tsan- tsan, ya ga cewa Zatin Allah ya nufa, kana da tawali’u irin na marubucin a makalarsa. Hujjojinsa su zama daga kitabu, sunnah, babu gociya, baudiya ko kwana, balle fadin son rai don wata manufa tasa, saboda hadarin da ke tattare da yi hakan.<br />Shi kuma mai hadisi, ijtihadinsa, in ya yi sawaba, ajraini, in kuwa akasin haka, ajrun wahid. Amin. Sai dai na ji dadin fahimtar cewa marubucin makalar ba yana jayayyar daukakar Allah ba ne, ko kuma bai yarda sallama ba fatan alheri ce ba, la la, shi dai a gurinshi ba su da mazauni, gurin yin sallamar ko amsawa. To wannan matsalar ba karama ce ba, tana da fadin gaske, zan raba ta kashi biyu insha’Allah (TWT). Na farko nunasshe da shi cewa duk hujjojinsa na Hadisai 5 ba su tsaya a kan yadda ake yin sallama da mayar da ita kawai ba. Kuma, kamar yadda ya nemi tabbatattun hujjoji na yiwuwar a saka kalmomin, to ga nema a gare shi ta hanyar tambayar - shin in Annabi bai yi ba, yana hukunta cewa kada a yi wani aikin ne? Amsa ita ce, Annabi bai yi ba, ba hujja ba ce, Annabi ya hana, ita ce hujja. Kash, sai ga shi M. Ahmad bai taimaka wa dalibai irinmu da Hadisi<br />ko da rarruana ne inda Ma’aiki ya hana a ce “Ta’ ala” ko “Amin”, a mas’alar sallama.<br />Ke nan za mu fahimci cewa yin abu a da’irar Islama yana zama muhdatha ce in har ba ya cikin Ayyukan Islama, amman ko da Annabi bai yi ba, shari’ar Islama ta tabbatar da samun sararin yi a Ayyukan Ibadan.<br />Misali:- Ingantaccen Hadisin da Imam Muslim ya ruwaito a Kitabus salati, Babu fadlul Duhuri Billail wan-nahar/ wa fadlul Duhuri Ba’dal Wudu’i (Hadith na 1149) da sahihih Muslim Babu Min Fadlul Bilal (Hadith 6,609) inda suka tabbatar cewa Annabi (S.A.W) bai yi wani aiki ba, amman sai ga shi Bila Babban Bawa, ya bai wa Ma’aiki amsa cewa shi a duk lokacin da ya dawwama da tsarki, in har yana da alwala, sai ya yi nafila raka’a biyu. Annabi bai ce masa me ya sa ka yi abin<br />da ban yi ba, kuma ban sa ka ba. Sai kawai ya tabbatar cewa yana jin motsin takalmin Bilal a gabanshi, a aljanna.Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-64161160863850813442011-06-22T08:36:00.000-07:002011-06-22T08:42:13.421-07:00MAKIRCIN SHAIDAN GA DAN ADAMDa sunan Allah, Mai rahama, Mai<br />jinkai. Dukkan yabo da godiya na<br />Allah ne, Ubangijin halittu. Tsira da<br />amincin Allah su tabbata ga<br />mafificin halittu, Muhammadu dan<br />Abdullahi, sallallahu alaihi wasallam, tare da alayensa da<br />sahabbansa da duk wanda ya bi<br />tafarkinsu har zuwa ranar karshe.<br />Bayan haka, a yau da yardar Allah,<br />ina son yin fadakarwa ne a kan irin<br />makircin da shaidan ke yi wa dan Adam, a lokacin da yake a raye ko<br />kuma a lokacin da ya zo mutuwa.<br />Ya Allah Ka sallada mu a kan<br />shaidan la’antacce, kuma Ka shiga<br />tsakaninmu da shi. Amin.<br />To ya ’yan uwa musulmi, kamar yadda muka sani ne, Allah SWT Ya<br />ba shaidan damar shiga kowane<br />bangare na jikin dan Adam, jini da<br />tsoka da kuma bargo, inda ta kai<br />har yana lalata imanin mutum, ya<br />lalata sallar mutum. Yana fitar da kai daga imaninka. Shin mun manta<br />ne cewa wata rana Allah SWT Ya<br />taba umartar shaidan da cewa ya je<br />gurin Manzon Allah, sallallaahu<br />alaihi wasallam, ya amsa masa<br />dukkan tambayoyin da zai masa? Abdullahi dan Abbas [RA] ya ce,<br />“wata rana mun kasance tare da<br />Manzon Allah, sallallaahu alaihi<br />wasallam, a cikin wani daya daga<br />cikin gidajen mutanen Madina, tare<br />da jama’a, sai muka ji wani mai kira yana kira cewa: “ya ku mutanen<br />gidan nan ku zo ku yi min iznin<br />shigowa, domin na tabbata kuna da<br />bukata a gare ni.” Sai Manzon Allah,<br />sallallaahu alaihi wasallam, ya ce,<br />“ko kun san wane ne mai maganar nan?”<br />Sai sahabbai suka ce, “Allah da<br />ManzonSa kadai suka sani.” Sai<br />Annabi ya ce, “Iblis la’antaccen<br />Allah ne, Allah Ya kara la’antarsa.<br />Amin.” Sai Umaru dan Khaddabi (RA) ya ce “ya Manzon Allah ko za ka<br />yi mini izini in kashe shi?” Sai<br />Manzon Allah, sallallaahu alaihi<br />wasallam, ya ce “sannu dai ya<br />Umar, yanzu ba ku san shi shaidan<br />yana daga cikin wadanda aka saurara wa ba har zuwa lokaci abin<br />sani? Sai dai ku je ku bude masa<br />kofa, domin kuwa shi umarninsa<br />aka yi domin ku fahimci abubuwan<br />da zai fada muku.”<br />dan Abbas (RA) ya ce, “sai kuwa aka bude masa. Shigowarsa ke da wuya<br />sai muka gan shi tsoho ne mai ido<br />daya, a gemunsa akwai ’yan gasu<br />irin na doki. Idanunsa kuwa kamar<br />na alade, labbansa kuwa kamar na<br />bajimin sa, sai ya ce: ‘Assalamu Alaikum, ya Muhammadu. Assalamu<br />Alaikum ya jama’atal muslimina’.<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce,<br />“Aminci ya tabbata ga Allah, ya kai<br />La’antacce. Kai dai fadi abin da ya<br />kawo ka da kuma bukatarka.” Sai Iblis ya ce: “ya Muhammadu,<br />wannan zuwan ba zuwan kaina ba<br />ne, na zo ne a kan wata bukata.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “wace<br />bukata ce ta kawo ka, ya<br />La’antacce?” Sai Iblis ya ce: “wani mala’aika ya<br />zo daga Ubangiji Mai Girma, ya ce<br />‘hakika Ubangiji Madaukaki Yana<br />umarnin ka da ka je zuwa ga<br />Muhammadu SAW kana<br />wulakantacce kuma kana mai kaskastar da kai a gare shi, domin<br />ka ba shi labarin irin yadda kake<br />shirya wa dan Adam makirci da<br />kuma yadda kake hallakar da shi.<br />Kuma ka gaya masa gaskiya a cikin<br />duk irin abubuwan da ya tambaye ka. Na rantse da buwayaTa da<br />daukakaTa, idan ka kuskura ka yi<br />masa karya guda daya tak, ko kuma<br />ka ki gaya masa gaskiya, to ka<br />tabbata Zan kona ka In maida kai<br />tokar da iska za ta yi dai-dai da ita a bayan kasa. Kuma In sanya<br />makiyanka su yi maka dariyar<br />gamgamko.’ To hakika ga ni na zo<br />maka, ya Muhammadu, kamar<br />yadda aka umarce ni. Don haka, ya<br />Muhammadu ka tambayi duk abin da kake so, zan gaya maka gaskiya,<br />domin idan ban gaya maka gaskiya<br />ba, to hakika makiyana za su yi mini<br />dariya. Ni kuma babu abin da na ki<br />jini a duniya irin dariyar makiyi.”<br />Manzon Allah SAW ya ce: “Ya Iblis idan ka kasance kai mai gaskiya ne,<br />to ka ba ni labari wane ne farkon<br />makiyinka?”<br />Sai Iblis ya ce, “Muhammadu ai kai<br />ne babban makiyina a cikin bayin<br />Allah da kuma duk wanda yake kwaikwayonka Muhammadu.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce:<br />“sannan kuma sai wa ka fi ki Iblis?”<br />Sai shaidan ya ce, “sai kuma saurayi<br />mai tsoron Allah, wanda ya mika<br />kansa wajen bautar Allah Madaukaki.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce:<br />“sannan kuma sai wa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sannan malami mai<br />tsantseni. Kuma a wani lokaci shi<br />mai tsoron Allah ne.” Sai Manzon Allah SAW ya ce,<br />“sannan kuma sai wa ka fi ki?”<br />Sai Iblis ya ce, “sai malamin da yake<br />dauwama a cikin tsarki har sau<br />uku.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “sannan kuma sai wa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sannan kuma sai<br />talaka mai yawan hakuri matukar<br />bai kai karar cutarsa ba.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “yaya<br />aka yi ka san cewa shi mai hakuri ne?”<br />Sai Iblis ya ce, “ya Muhammadu, ai<br />idan ya kai kara a halin da yake ciki<br />ga wani mutum irinsa har kwana<br />uku to ba za a rubuta masa ladar<br />masu hakuri ba.” Sai Manzon Allah SAW yace, “sannan<br />kuma sai wa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sannan kuma<br />mawadaci mai yawan godiya.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “yaya<br />aka yi ka san cewa shi mawadacin mai yawan godiya ne?”<br />Sai Iblis ya ce, “idan na ga<br />mawadaci yana riko da halali kuma<br />yana ajiye shi a inda ya dace.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ci gaba da<br />tambayar shaidan, “To yaya kake samun kanka idan al’ummata suka<br />tashi zuwa Sallah?”<br />Sai shaidan ya ce: “ya Muhammadu<br />idan al’ummarka suka tashi zuwa<br />Sallah, sai zazzabi ya kama ni da<br />masassara.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to<br />idan suka dauki azumi fa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sai a daddaure ni<br />har sanda suka sauke azuminsu.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to<br />idan kuma suna aikin Hajji fa?” Sai Iblis ya ce, “idan suna aikin hajji<br />sai a haukatar da ni.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “idan<br />suna karatun Alkur’ani fa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sai a narkar da ni,<br />kamar yadda ake narkar da darma a cikin wuta.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to<br />idan suka yi sadaka fa?”<br />Sai Iblis ya ce, “sai in ji kamar mai<br />sadakar nan ya dauki zarto ya raba<br />ni gida biyu.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “me ya<br />kawo haka, ya aba marrata?”<br />Sai Iblis ya ce, “domin a cikin<br />sadaka akwai kyawawan abubuwa<br />guda hudu:<br />1. Hakika mai sadaka Allah Madaukaki Yana saukar masa da<br />albarka a cikin dukiyarsa.<br />2. Kuma Yana soyar da shi a wajen<br />bayinSa.<br />3. Kuma Yana sanya sadakarsa ta<br />zama hijabi tsakaninsa da wuta. 4. Kuma Ubangiji Yana yaye masa<br />talauci da masifu.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to me<br />kake cewa a kan Abubakar?”<br />Sai Iblis ya ce, “ya Muhammadu, ai<br />Abubakar bai bi ni ba a lokacin Jahiliyya. Yaya zai bi ni a wannan<br />zamani?”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to me<br />kake cewa a kan Umar?”<br />Sai Iblis ya ce, “ai ban taba cin karo<br />da Umar ba face sai na yi ta kaina.” Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to me<br />kake cewa a kan Usman?”<br />Sai Iblis ya ce, “ina jin kunyar<br />wanda mala’ikun Ubangiji suke jin<br />kunyarsa.”<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “to me kake cewa a kan Aliyu?”<br />Sai Iblis ya ce, “kaicona, ina ma na<br />rabu da shi , shi kuma ya rabu da ni.<br />Amma ina! bai yarda da haka ba.<br />Sai Manzon Allah SAW ya ce, “na<br />gode wa Allah da Ya azurta al’ummata, kai kuma Ya tsiyataka,<br />har zuwa ranar Alkiyama.”Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-26624998805566122472011-06-21T15:39:00.000-07:002011-06-21T15:42:47.506-07:00Manufofin Wannan ShafiAssalamu Alaikum mai karatu wannan an samar da shi don jin dadin ma'abota karatun kimiyya da fasaha ta yanar gizo,Yusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-10323776558803878082010-11-05T04:29:00.000-07:002010-11-05T04:31:00.891-07:00Allahu Akbar!Juma'at kareemYusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com1tag:blogger.com,1999:blog-2639569494962480511.post-25176955523788654042010-05-17T14:54:00.000-07:002010-05-17T14:55:16.252-07:00EXPERIENCING WITHDRAWAL<br />CURRENTLY UNDERGOING A COMPLETE<br />OVERHAULYusuf Hassanhttp://www.blogger.com/profile/07729161340927108612noreply@blogger.com0